Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Yan bindiga sun sace mutum 10 a Abuja

Abun ya faru ne kan hanyar su ta dawowa Kuje bayan ziyarar da suka kai wani kauye a safiyar ranar.

Buhari ya taya Akeredolu murnar lashe zaben Ondo

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya Gwamna Rotimi Akeredolu murnar lashe zabe.

Abun da ya kamata ku sani kan rushe SARS

Abubuwan da ya kamata ku sani game da rushe sashen ’yan sanda na SARS mai yaki da fashi a Najeriya

Zan mika dokar yanke hannun masu cin hanci – Smart Adeyemi

Ya ce ba za mu tsaya suna kallo wadansu na cinye kudin gwamnati ba.

An gano gawar ma’aikaciyar jami’a a gidanta

Makwabtan marigayiyar sun ce wari ya sa aka gano gawarta, bayan sun yi kwana hudu ba su ganta ba.