Kananan Labarai

Kananan Labarai

Rundunar sojin sama ta ragargaji ‘yan bindiga a Katsina

Manjo Janar John Enenche ya sanya wa hannu, ya ce an kai wa ‘yan ta’addan harin na bazata a ranar 8 ga watan Oktoba.

Mun kammala duk ayyukan da muka gada – Gwamnatin Katsina

Gwamnatin jihar tana ci gaba da kashe makudan kudi wajen gudanar da ayyukan raya kasa da inganta rayuwar al’umma.

Atiku ya nemi Buhari ya janye kasafin kudin 2021 da ya gabatar

Ya kuma ce, kin bin shawarar da ya bayar zai zamto rashin kishin da ka iya jefa tattalin arzikin kasa cikin bala’i.

’Yan kwaya sun kashe jami’in NDLEA

Wadansu da ake zargin masu safatar miyagun kwayoyi ne sun kashe wani jami’in Hukumar Yaki da Sha da kuma Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) a Jihar Adam

Za a yi dokar kare yara Sakkwato

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta ce tana gab da yin dokar ba wa kananan yara kariya a jihar. Kwamishinan harkokin mata, Kulu Abdullahi Sifawa ta ba da tabb