Kananan Labarai

Kananan Labarai

An soke biyan kudin makaranta a Abuja

Ministan Birnin Tarayya, Muhammad Musa Bello ya ba da umarnin bude makarantu a ranar Litinin mai 12 ga wannan wata. Shugaban Kwamitin Tsara Bude Makar

Kasafin 2021: Majalisa ta bukaci a kara wa bangaren tsaro kudi

Dole a bullo hanyoyin samar wa bangaren tsaro kudaden bayan wanda ake yin kasafi

Za a rataye mai yaudarar mata yana kashe su

Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga matashin nan da ya yi kaurin suna wajen kashe mata a otal a Ribas. Mai Shari’a Adolphus Enenebi

Rikici ya barke kan hana ’yan mata rike waya a Kaduna

Dattawan gari sun amince a hana duk budurwar da ke rike waya ba tare da izinin iyayenta ba

‘Za mu sa jirage marasa matuka a yaki da ’yan bindiga’

Za kuma a karo jirage takwas da masu saukar ungulu domin murkushe ‘yan bindiga