Kananan Labarai

Kananan Labarai

Masu garkuwa da mutane shida sun shiga hannu

Sau biyu suna yin garkuwa da ‘yan gida daya suna karbar kudin fansa

Fashewar gas ta yi kisa —LASEMA

Hukumar Agaji ta Jihar Legas (LASEMA) ta tabbatar da mutuwar mutum daya a gobarar da ta tashi a wata tashar iskar gas da asubahin ranar Alhamis.  Babb

Gobara ta tashi a tashar iskar gas a Legas

Rahotanni da muka samu sun ce an samu fashewar gas da sanyin asubahin Alhamis a Jihar Legas. Zuwa lokacin rubuta wannan rahoto wutar da ta tashi na ka

Ina da kwarin gwiwa a kan sabon sarkin Zazzau – Makarfi

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi ya bayyana kwarin gwiwarsa kan nadin Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sabon sarkin Za

An ware $3.02bn domin aikin layin dogo daga Maiduguri zuwa Fatakwal

Majalisar Zartarwa ta Kasa ta amince a bayar da kwangilar aikin gyara tare da sabunta layin dogo da ya tashi daga Maiduguri a Jihar Borno zuwa Fatakwa