Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sojoji sun kashe kwamandojin Boko Haram

Rundunar Tsaron Najeriya ta yi ikirarin hallaka kwamandoji da mayakan Boko Haram da dama a sansanoninsu da ke Karamar Hukumar Kukawa ta Jihar Borno a

Najeriya ta yi alkawarin damawa da nakasassu

Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarain ci gaba da aiki da nakasassu domin tabbatar da ganin ana damawa da su kamar sauran jama’a. Ministar Jinkai da Agaji

Fashewar tankar mai: Ana zaman makoki a Kogi

Gwamnatin Jihar Kogi ta ware ranakun Alhamis da Juma’a domin zaman makoki sakamakon gobarar tankar mai da ta hallaka mutane da dama baya ga asar

An gurfanar da masu satar yara a Gombe

An gurfanar da wasu mutane gaban wata Kotun Majistare a Jihar Gombe bisa zarginsu da sacewa da kuma sayar da kananan yara 13 ga masu safarar mutane a

Sarkin Zazzau ya taimaka wa mulkina —Obasanjo

Tsohon Shugaban Kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ce marigayi sarkin Zazzau, Alhaji Shehu Idris ya taimaka masa matuka a lokacin mulkinsa na soja da kuma