Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta tisa keyar masu garkuwa da mutane kurkuku

Wata Babbar Kotun Majistare a Jihar Kano ta tsare wasu mutum tara a gidan kaso bisa zargin fashi da makami da kuma garkuwa da mutane domin neman kudin

Buhari zai tafi Guinea Bissau ranar Alhamis

A gobe Alhamis Shugaba Muhammadu Buhari zai tashi daga birnin Abuja zuwa Bissau domin halartar bikin zagayowar ranar samun ‘yanci ta Jamhuriyyar

NDLEA ta kama kwayoyi na miliyan N100 a zamfara

NDLEA ta ce da kwayoyin sun shiga jihar da sun haddasa babbar fitina

Buhari ya taya Okorocha murnar zagayowar ranar haihuwarsa

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya taya Tsohon Gwamnan Jihar Imo, Rochas Okorocha, murnar zagoyowar ranar haihuwarsa yayin da ya cika shekaru 58 a duni

Buhari ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa da aka saba gudanarwa duk mako a fadarsa ta Aso Villa da ke birnin Abuja. Taron w