Kananan Labarai

Kananan Labarai

An fara binciken ayyukan gwamnati da suka yi kwantai

Gwamnatin Tarayya ta fara bincikar ayyukan da Majalisar Zartarwa ta Kasa (FEC) ta bayar a aiwatar a shekarun 2017/2018 a sassan Najeriya, domin gano h

A inganta tsaro a makarantun Kudancin Kaduna —MSS

Kungiyar Dalibai Musulmi ta Najeriya, (MSSN), Shiyyar Jama’a da ta kunshi Kananan Hukumomin Jama’a da Kaura da Jaba da Sanga a Jihar Kaduna, ta bukaci

Matasa 4 sun yi wa ya da kanwa fyade a Bauchi

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Bauchi, ta kama wasu matasa hudu da suka yi wa ’yan gida daya – yaya da kanwa fyade. Mai Magana da yawun Rundunar, Ah

Kun san me Buhari ya tattauna da Shugaban Ghana?

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wata tattaunawar sirri da Shugaban Kasar Ghana, Nana Akufo-Addo a fadarsa da ke Abuja ranar Lahadi. Babu wata sanarwa d

Sarkin Zazzau: Za a yi zaman makokin kwana uku a Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna ta ayyana zaman makoki na kwanaki uku a jihar sakamakon rasuwar Sarkin Zazzau kuma Shugaban Majalisar Sarakunan jihar, Shehu Id