Kananan Labarai

Kananan Labarai

Farashin kaya ya karu zuwa kashi 13.22 a Najeriya

Shi ne karin farashin kaya mafi girma da aka samu cikin wata 28 a Najeriya

Cutar Covid-19 ta sake harbin mutum 132 a Najeriya

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka a Najeriya (NCDC) ta sanar cewa cutar coronavirus ta sake harbin karin mutane 132 a fadin Najeriya. Hakan na kunshe n

Mahara sun kashe mutum sun sace 17 ’yan gida daya

’Yan bindiga sun harbi mutum uku ’yan gida daya suka kuma yi garkuwa da 17

Gyaran gidan ajiyar namun daji zai lashe Naira miliyan 472

Gwamnan Jihar Ribas ya amince da kashe Naira miliyan 472 domin gyaran gidan ajiye namun daji na birnin Fatakwal wanda a da aka yi watsi da shi. Kungiy

Minista ta gargadi jihohi kan barazanar ambaliya

Ma’aikatar Jin-kai da bayar da Agajin ta shawarci jihohi da su kara zage damtse wajen shawo kan matsalar ambaliya sakamakon yawan ruwan saman da ake s