Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mun kashe N4.27bn kan harkar tsaro —Gwamnatin Katsina

Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina, Alhaji Mustapha Inuwa ya ce jihar ta kashe Naira biliyan hudu da miliyan 270 daga watan Yunin shekarar 2015 zuwa Ag

‘Yan bindiga sun kashe jami’an tsaro biyu, sun sace 10

Hukumar Kiyaye Afkuwar Hadurra ta Kasa (FRSC) ta tabbatar da mutuwar jami’anta guda biyu ranar Litinin a garin Mararaban Udege da ke jihar Nasarawa. J

Buhari ya nada sabbin Manyan Sakatarori

Nan gaba za a sanar da ranar rantsar da su da kuma ma’aikatun da za a tura su

Rashin biyan albashi: Ma’aikata sun rufe kamfanin jiragen Arik

Hada-hadar kamfanin sufurin jiragen sama na Arik ta fuskanci tasgaro bayan kungiyoyin kwadago sun rufe kamfanin bisa zargin rashin biyan hakkokinsu. A

Hukumar DSS ta gayyaci Mahadi Shehu

Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya DSS, ta gayyaci dan kasuwar nan na jihar Katsina wanda ya mallaki kamfanin Dialogue Groups Limited, Alhaji Maha