Ina so a rika yanke wa masu fyade hukuncin kisa – Ministar Buhari
Ministar Harkokin Mata, Pauline Tallen, ta yi kira da a rika zartar da hukuncin kisa kan miyagu masu aikata laifin fyade da sauran laifuka masu nasaba
Kananan Labarai
Ministar Harkokin Mata, Pauline Tallen, ta yi kira da a rika zartar da hukuncin kisa kan miyagu masu aikata laifin fyade da sauran laifuka masu nasaba
Mutum 18 ne aka sanar sun kone kurmus a wani hatsarin mota da ya auku a ranar Lahadi tsakanin babbar hanyar Ihiala zuwa Anaca a Jihar Anambra. Hatsari
Daga Lahadi 13 ga watan Satumba, 2020 yajin aikin zai fara aiki.
Galadiman Bauchi Hakimin Zungur, Alhaji Sa’idu Ibrahim Jahun, ya yi kira ga al’ummar masarautarsa su guji sare itatuwa domin guje wa kwararowar hamada
Osabasanjo ya ce Najeriya ta gaza a karkashin mulkin Najeriya