Kananan Labarai

Kananan Labarai

An tsare masu fyade 140 a Katsina

’Yan sanda a Jihar Katsina sun cafke mutun 140 bisa zargin aikata fyade a fadin Jihar. Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar, Sunusi Buhu ya ce an damke mutan

Malamai 9,246 sun fadi jarrabawar koyarwa

Kimanin mutum 9,246 da suka zana jarrabawar zama malamai a watan Yuli ne suka gaza kai bantensu. A sakamakon da Hukumar Yi wa Malamai Rajista ta Kasa

Gwamnati ta umarci makarantu da NYSC su shirya komawa

Gwamnatin Tarayya ta umarci makarantu a dukkannin matakai su fara shirin budewa a fadin Najeriya. Shugaban Kwamitin Yaki da cutar COVID-19 na Fadar Sh

Ku yi hattara da ’yan damfara masu amfani da sunana –Shugaban NNPC

Shugaban Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC), Mele Kolo Kyari, ya ankarar da al’ummar kasar game da wasu ’yan damfara masu amfani da sunansa a danda

Mahara sun harbe ’yan banga 17 a wata arangama

’Yan bindiga sun kashe ’yan banga 17 a garin Dukku da ke Karamar Hukumar Rijau ta Jihar Neja. Wani shaida y ace ’yan bindigar sun harbe ’yan bangar ne