Kananan Labarai

Kananan Labarai

A karshe Gwamnatin Kaduna ta yi magana kan bacewar Dadiyata

Shekara daya bayan bacewar Abubakar Dadiyata wanda ya yi fice wajen sukar gwamnati

Yadda aka rufe babban titin Kaduna zuwa Zariya

An rufe hannu daya na babbar hanyar Kaduna zuwa Zariya bayan wani yanki na titin da ke kusa da wata gada ya rufta. A safiyar Litinin jami’an hukumar k

An yi nasarar raba tagwayen da aka haifa a manne da juna a Adamawa

Shugaban Cibiya Lafiya ta Gwamnatin Tarayya da ke Yola Jihar Adamawa, Farfesa Awwal Muhammad ya ce da shi da tawagarsa sun samu nasarar raba wasu tagw

Mutum na uku ya rasu a hatsayin jirgi na Legas

Mutum na uku daga cikin wadanda hatsarin jigin saman ranar Juma’a a Legas ya ritsa da shi ya rasu, bayan awanni da kai shi asibiti. Tun bayan fa

Ganduje ya rantsar da sabbin alkalai shida

Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya rantsar da sabbin alkalan Babbar Kotun Jihar guda shida da zumman rage jinkirin shari’o’i. Gw