Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hatsarin mota ya hallaka mutum 16 a Zamfara

Akalla mutum 16 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a kan babbar hanyar Funtua zuwa Gusau. Aminiya ta ruwaito cewa, hatsar

Sojoji sun tsarwatsa masana’atar bam a Nasarawa

‘Yan ta da kayar baya 410 da sun mika wuya bayan sojoji sun kai samame a mafakarsu

An hana manyan motocin fasinja aiki a Kano

Kotu ta rufe tashoshin manyan motocin fasinja da KAROTA ta kai kara gabanta

ECOWAS ta ba Najeriya kyautar hatsi metric ton 4,000

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Yammacin Afirka (ECOWAS), ta ba da tallafin hatsi metric ton 3,999 ga masu karamin karfi a Najeriya. Kwamishinan ECOWAS

Wutar lantarki: TCN ta bude rassa a Katsina da Jalingo

Kamfanin wutar lantarki (TCN) ya kafa cibiyoyin gudanar da ayyuka biyu a Katsina da Jalingo a karkashin yankunan Kaduna da Bauchi. Kakakin TCN Misis N