Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu a Kano ta aike da barawon kare gidan gyaran hali

Kotun ta yanke hukuncin ne bayan matashin ya amsa laifin da ake zarginsa da aikatawa.

’Yan tawayen Ambazoniya sun kashe sarki da mutum 11 a Taraba

Mutane na kaura daga yankin bayan harin ’yan tawayen Anbazoniya daga Kamarum.

Ma’aikata sun rufe tashoshin jirgin kasa, sun fara yajin aiki

Ma’aikata na neman karin albashi da kuma inganta yanayin aikinsu.

Mata 11,200 aka yi wa fyade a Najeriya a 2020 —Amnesty Int’l

Mata da kananan yaran da ake wa fyade ba sa samun adalci, masu laifin kuma na ci gaba da aikatawa

Zulum ya ba iyalan Janar din sojan da aka kashe a Borno N20m

Zulum da sanatocin jiharsa sun jajanta wa iyalan sojojin da suka rasu a harin ISWAP.