Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ma’aikatan Kaduna za su koma aiki ranar Litinin

Ma’aikata daga mataki na bakwai zuwa 13 za su yi aiki na kwana biyu; mataki na 14 zuwa sama kuma za su yi na kwana uku daga 9.00 na safe zuwa 3.00 na

’Yan bindiga sun kashe ‘yan sintiri

’Yan bindigar sun yi musu kwanto suka yi ta harbin su, nan take suka kashe wasu suka kuma raunata wasu.

Kashi 63 na abun wanke hannu a Abuja jabu ne

Bincike ya gano cewa kashi 63 cikin 100 na man wanke hannu da ake amfani da shi Abuja mara inganci ne, kamar yadda rahoton cibiyar binciken hada magun

Mijina zai yi tsafin kudi da danmu

Wata matar aure Deborah Joseph ta nemi kotu da ke zamanta a Mararaba, Jihar Nasarawa ta raba aurenta da mijinta bisa zargin yana kokarin yin tsafin ku

An yi garkuwa da mai juna biyu a Taraba

’Yan bindiga ne sun yi garkuwa da wata mata mai juna biyu da wata mata da talatainin dare a Karamar Hukumar Lau ta Jihar Taraba. Mai cikin da aka yi a