Kananan Labarai

Kananan Labarai

An rantsar da Dongban-Mensem a matsayin shugabar kotun daukaka kara

Babban Alkalin Najeriya, Mai Shari’a Ibrahim Tanko Mohammed a ranar Juma’a ya rantsar da Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem a matsayin Shugabar Kotun D

A kafa kotuna na musamman don hukunta masu fyade —Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta ce tuni shirye-shirye su ka yi nisa tsakaninta da shugabannin kotuna don kafa kotunan musamman don hukunta masu fyade da sauran l

Yadda wata budurwa ta mutu a dakin saurayinta

Wata dalibar Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke garin Oye a jihar Ekiti ta gamu da ajalinta lokacin ta ziyarci saurayinta. Dalibar mai suna Fadera

Tsawa ta hallaka jami’an Hukumar Kiyaye Hadurra uku

Tsawa ta yi ajalin wasu jami’an Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa (FRSC) su uku a jihar Ogun. Jami’an da ibtila’in ya rutsa da su suna

An yi yawo da shi tsirara saboda tsubbu

An zaga gari da wani mutum tsirara bayan an kama shi da tsakar dare bisa zargin tsubbace-tsubbace a jihar Kuros Riba. An kama mutumin wanda ake zargi