Kananan Labarai

Kananan Labarai

Likita ya yi wa yarinya ‘yar shekara 11 fyade

Wani likita ya shiga tsaka mai wuya bayan zarginsa da yi wa ‘yar aikinsa mai shekaru 11 da haihuwa fyade a jihar Binuwai. Ana zargin likitan mai

Boko Haram ta sake kai hari a kauyen da ta kashe mutum 69

Wasu da ake zargin mayakan Boko Haram ne da safiyar ranar Laraba sun sake dawowa kauyen da suka kai wa hari a jihar Borno. ’Yan Boko Haram sun koma ka

Yadda guguwa ta yi kisa, ta lalata gidaje 100 a Yobe

Akalla mutum daya ya rasa ransa, wasu 45 kuma sun jikkata sakamakon wata guguwa mai karfi da ta lalata kusan gidaje 100 a jihar Yobe. Guguwar wadda ta

Coronavirus: Matashi ya kirkiri na’urar wanke hannu a Kano

Abubakar Danjuma Maiwada matashi ne da ke aiki a Cibiyar Binciken Makamashi ta Jami’ar Bayero da ke Kano, kuma ya shahara wajen kirkirar kayan a

Hotuna: Yadda aka yi da zanga-zangar rashin tsaro a Katsina

A ranar Talata, 9 ga wata Yuni  wasu matasa mazauna garin ‘Yantumaki a jihar Katsina suka gudanar da zanga-zanga duba da lamarin rashin tsaro da