Kananan Labarai

Kananan Labarai

Matar da ta ‘kashe diyarta’ za ta je gwajin kwakwalwa

Wata kotun majistare da ke zamanta a Igbosere a jihar Legas ta aike da wata mata da ake zargi da kashe diyarta zuwa asibiti a yi mata gwajin tabin han

‘Babu’ sauran mai cutar coronavirus a Taraba

Mutumin da ya rage mai dauke da annobar coronavirus a jihar Taraba ya warke har an sallame shi. A ranar 20 ga wata ne Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Y

COVID-19: Amokachi ya raba kayan tallafi a Kaduna

Tsohon dan wasan kwallon kafan Najeriya Daniel Amokachi ya raba wa talakawa kayan tallafi yayin da ake kullen coronavirus. Dubban mazauna Kaduna ne su

Allah Ya yi wa Hakimin Dambatta Wada Ibrahim Waziri rasuwa

Allah Ya yi wa Sarkin Ban Bichi a jihar Kano Doktar Wada Ibrahim Waziri rasuwa a safiyar yau Laraba 27 ga Mayu, 2020. Marigayi Wada Waziri ya bar duni

Rage Albashi: ’Yan kwadago sun yi barazanar yajin aiki a Kano

Gamayyar kungiyoyin ’yan kwadago a jihar Kano sun bai wa gwamnatin jihar wa’adin makonni biyu ta janye batun zaftare albashin ma’aikatan j