Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dokar Kulle: El-Rufa’i ya jinjina wa Musulmin Kaduna

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i ya jinjina wa Musulmin jihar Kaduna bisa juriya da hakurinsu a lokacin azumin watan Ramadan wanda a

Tambuwal ya nemi taimakon Buhari kan ‘yan bindiga

Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya bukaci gwamnatin tarayya ta kai masa dauki a kan ‘yan bindiga da ke addabar  jihar. “An ra

Sallar Bana: Mazauna Abeokuta sun yi salla a kulle

A daidai lokacin da al’umar Musulmi ke ci gaba da shagulgulan Sallah karama, a wani yanayi na annobar coronavirus da ta sauyawa shagulgulan sall

Lahadi ce ranar Sallah, inji Sarkin Musulmi

Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar ya sanar da ranar Lahadi a matsayin ranar karamar Sallah. Yayin sanar da kammala azumin watan

Ma’aikatan lafiya na yajin aiki duk da barazanar kora

Ma’aikatan lafiya sun shiga yajin duk da barazanar da gwamantin jihar Kaduna ta yi na sallamar duk wanda ya ki zuwa wurin aikinsa. Yajin aikin na kwan