Kananan Labarai

Kananan Labarai

COVID-19: Kotun tafi-da-gidanka ta fara aiki a Kafanchan

Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa Kotun tafi-da-gidanka a garin Kafanchan da ke karamar hukumar Jama’a don hukunta duk wanda ta kama da laifin saba

COVID-19: An sallami mutum 10 a Plateau

Gwamnatin Jihar Filato ta bayyana cewa an sallami mutum 10, da suke dauke da cutar coronavirus, bayan an yi masu gwajin cutar an tabbatar sun warke. K

Dokar taron ibada: An ci tarar limaman Juma’a biyu a Bauchi

Wata kotun tafi-da-gidanka a Bauchi ta yanke wa wasu limamai biyu hukuncin biyan tara ta N20,000 ko wanne, bayan ta same su da laifin jagorantar salla

‘Ba za mu yarda da gwajin maganin coronavirus a Kano ba’

Wata kungiyar farar hula mai suna Kungiyar Matasan Jihar Kano ta soki lamirin gwajin maganin coronavirus da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) za ta yi a

COVID-19: A karon farko an samu majinyata kusan 200 a Legas

Alkaluman Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya (NCDC) na daren Juma’a sun nuna cewa an samu karin wadanda suka kamu a jihar Legas d