Kananan Labarai

Kananan Labarai

Coronavirus: An sake tsawaita dokar kulle a Ogun

Gwamnan jihar Ogun Dapo Abiodun ya sake tsawaita dokar kulle da mako daya,a yunkurin sa na kare yaduwar annobar coronavirus a jihar. A sanarwar da gwa

Gidan ‘Diezani’ zai koma cibiyar killace masu coronavirus

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya (EFCC) ta mika wa gwamnatin jihar Legas wani katafaren gidan tsohuwar mini

Wasu mayakan Boko Haram sun gudu sun bar iyalansu 72 a Borno

Rundunar sojin kasa ta Najeriya ta ce wasu mayakan kungiyar Boko Haram da takwararta ta ISWAP sun tsere sun bar iyalansu har kimanin 72 a garin Ngala

An gurfanar da ’yan Chinar da suka ba da rashawar miliyan 100

An gurfanar da ‘yan kasar China su biyu da ake zarginsu da yunkurin bayar da rashawa ta Naira miliyan 100 ga shugaban Hukumar Yaki da Masu yi wa

Matashi ya kashe mahaifinsa a kan kosan bude-baki

Mutanen Unguwar Gabas da ke garin Kankiya sun yi buda-baki cikin firgici bayan da wani matashi ya kashe mahaifinsa da tabarya sannan ya karya hannun m