Kananan Labarai

Kananan Labarai

COVID-19: Buhari ya bukaci daidaito wajen raba rigakafi a duniya

Ya zama wajibi a samu daidaito wajen raba rigakafin COVID-19 ga kasashen duniya.

Jiragen yaki sun hallaka shanu 1,500 a kauyukan Fulani

Jiragen yaki sun yi wa shanu luguden wuta a lokacin ake shirin fita kiwo da dabbobin.

Yadda kasa ta binne matasan Najeriya 13 a rijiyar hakar zinare a Nijar

Gwamnan Maradi ya bukaci a dauki matakan inganta harkar hakar zinare a yankin.

Gwamnan Gombe ya mika kasafin N154bn ga Majalisa

Gwamnatin Gombe na hasashen samun kudaden shiga N73.6bn a 2022.

Mahara sun kai hari kusa da Jami’ar FUT Minna

Mutum daya ya rasu bayan an yi garkuwa da wasu biyu a harin da ’yan bindiga suka kai kauyen Gidan-Kwano, da ke makwabtaka da Jami’ar Fasaha ta T