Kananan Labarai

Kananan Labarai

A sanar da al’umma idan akwai Coronavirus —Farfesa Idris

Shugaban kwamitin kar ta kwana kan yaki da annobar coronavirus na jihar Gombe Farfesa Idris Muhammad, ya bayyana cewa idan da gaske akwai cutar ta cor

Cocin Saminaka ta tallafawa Musulmi da Kirista da kayan abinci

Ganin irin matsanancin halin da ake ciki na dokar hana fita da aka kafa a jihohin Najeriya, don dakile yaduwar annobar coronavirus da kuma shigowar az

An sallami masu Coronavirus uku a Kano

A karon farko an sallami marasa lafiya uku da suka kamu da cutar coronavirus, inda suka bar cibiyar killace masu cutar ta jihar Kano bayan da aka tabb

An killace wanda ya saci jiki ya shiga Neja daga Kano

Jami’an kwamitin kar ta kwana kan yaki da annobar coronavirus a jihar Neja sun mika wani mutum da ya tsere daga Kano ya saci jiki ya shiga jihar

Zulum ya nada matashi a matsayin sabon Shehun Bama

Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum, ya nada sabon Shehun Bama. Bayan rasuwar daya daga cikin manyan sarakunan jihar Borno, Shehun Bama, Alhaji Kyari I