Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kashe mutum hudu a rikicin kabilanci a Taraba

An tabbatar da kashe mutum hudu da raunata wasu da dama a wani rikicin kabilanci tsakanin ’yan kabilar Tibi da na Ichen tare da kone gidaje a karamar

Mai gidan talabijin na AIT da iyalansa 7 sun kamu da coronavirus

Mamallakin kamfanin yada labarai na Daar Communications wanda ke da gidan talabijin na AIT da wasu tashoshin radiyo na FM, Cif Raymond Dokpesi, ya kam

Almajirai 16 da aka mayar Kaduna daga Kano suna da Coronavirus

Almajirai 16 da suka taho daga Kano, an same suna dauke da cutar coronavirus bayan sun shiga Kaduna, wanda hakan ya sa adadin almajirai 21 ke dauke da

Buhari ya bukaci sojoji su ci gaba da dagewa

Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci sojojin Najeriya masu yaki ’yan tada kayar baya da su ci gaba da dagewa kan kokarin da suke yi a yankin tafkin Chad

Dokar Zaman Gida: Jama’ar Sanga sun mika wuya

Majalisar Karamar Hukumar Sanga da ke jihar Kaduna ta ce, sannu a hankali jama’ar karamar hukumar sun fara sauya tunani ta hanyar kiyaye dokar h