Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dokar hana fita: ‘Zaman gida ba abinci ba abin so ba ne’

Wasu daga mutanen Gombe sun bayyana rashin gamsuwa da matakin gwamnatin jihar na ayyana dokar hana fita. Gwamnatin ta dauki matakin ne dai bayan da ak

COVID-19: Gidajen rediyo da talabijin 40 za su durkushe

Akwai yiwuwar rufe gidajen rediyo da talabijin masu zaman kansu har 40 a Arewa matukar ba a kai musu dauki ba. Kungiyar Masu Gidajen Rediyo da Talabij

An sanar da ganin watan Ramadan a Saudiyya

Rahotanni daga kasar Saudiyya sun ce an ga watan Ramadana, haka ma a Hadaddiyar Daular Larabawa a ranar Alhamis. Jaridar Al-Riyadh ce ta bayar da laba

A fara duban wata ranar Alhamis —Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Addinin Musulunci a Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya umarci al’ummar Musulmi da

An bude sabuwar cibiyar killace masu Coronavirus a Legas

Gwamnan Legas Babajide Sanwo-Olu ya kaddamar da cibiyar killace masu cutar Covid-19 mai gadaje 80 da ke Oniru a jihar. Gwamnan ne ya shaida hakan a ka