Kananan Labarai

Kananan Labarai

A Kano za a kai limaman Juma’a 15 kotu

Rundunar ’yan sanda ta jihar Kano ta ce mutanen da suka yi fatali da dokar zaman kulle da gwamnati ta kafa suka jagoranci sallar juma’a a masallatansu

Coronavirus: El-Rufa’i ya karyata rahoton kai shi Legas

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i ya karyata labaran da ake yada wa a kafar sada zumunta cewa, an kai shi Legas kuma yana cibiyar kula

An yi garkuwa da hakimi da mutum biyu a Plateau

Wasu ’yan bindiga  sun yi garkuwa da Alhaji Shehu Sulaiman, Basaraken Bogghon kuma Hakimin Kanam a jihar Fitato. Majiyarmu ta samu rahoton cewa, ’yan

Sojoji sun dakile harin Boko Haram a Geidam

Rahotanni sun ce sojojin Najeriya sun dakile wani harin da ake zargin ’yan kungiyar Boko Haram ne suka kai a kan garin Geidam na jihar Yobe ranar Liti

Coronavirus: ‘Abin da ya sa Jigawa ke kula da wadanda suka kamu’

Gwamnatin Jigawa ta ce ta amince ta karbi daya daga cikin mutum biyu da aka tabbatar sun kamu da cutar coronavirus daga jihar Kano ne don biyayya ga d