Kananan Labarai

Kananan Labarai

Za a iya kawo karshen ’yan ta’adda a Gombe – Sarkin Taurin Tangale

Sarkin Taurin Tangale Alhaji Lauwali Bala’i wanda ya yi fice wajen yakar masu garkuwa da mutane da ’yan fashi a Kudancin Gombe ya bayyana yadda rashin

Ogun ta shirya don gudanar da Gasar Wasanni ta Kasa a 2022 – Kwamishina

Kwamishinan Matasa da Wasanni na Jihar Dokta Oluwadare Kehinde, ya ce jihar a shirye take tsaf ta dauki nauyin Gasar Wasanni ta Kasa karo 21 da za a g

Edo 2020: Babu shirin dage Gasar Wasanni Ta Kasa saboda cutar Kurona – Minista Dare

Minitsan Matasa da Wasanni, Mista Sunday Dare ya musanta jita-jitar da ake yadawa cewa za a dage Gasar Wasanni ta Kasa, ta bana (Edo 2020) saboda tsor

’Yan kwallon Lobi Stars sun tsallake rijiya da baya

“Yan wasan Kungiyar Kwallon Kafa ta Lobi Stars sun tsallake rijiya da baya a daren Litinin yayin da motarsu ta kama da wuta a hanyarsu ta dawowa

Plateau United ta ci gaba da jagorantar Gasar Firimiya

Bayan da kungiyar kwallon kafa ta Plateau United ta doke Jigawa Golden Stars da ci 2-1 a wasan mako na 22 na gasar Firimiya ta Kasa a ranar Lahadi, ku