Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mun sanya aikin gyaran hanyar Jos zuwa Kaduna a kasafin kudin bana – Maitala Jingir

Dan Majalisa Wakilai mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa da Bassa da ke Jihar Filato Alhaji Haruna Maitala Jingir ya ce an sanya aikin gyara hanyar Jos

Za a mayar da Asibitin Shekoni Asibitin Koyarwa na Jami’ar Dutse

Shirye-shirye sun yi nisa wajen mika Asibitin Kwararru na Rasheed Shekoni mallakar Gwamnatin Jihar Jigawa ga Jami’ar Gwamnatin Tarayya don mayar da sh

Gwamnatin Nasarawa ta kafa kwamiti don aiwatar da mafi karancin albashi

Gwamnan Jihar Nasarawa Injiniya Abdullahi Sule ya kafa kwamitin mutum 23  don duba batun aiwatar da mafi karancin albashi na Naira dubu 30 a jihar. A

Agwan Atyap ya bukaci manoma da makiyaya su rika kai hankali nesa

Agwan Atyap (Sarkin Kataf) Mista Dominic Gambo Yahaya ya bukaci manoma da makiyaya su rika kai hankali nesa tare da kokarin sulhunta kansu cikin girma

Gwamna Zulum ya kwana a sansanin gudun hijira

Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya kai ziyara ga sansanin ’yan gudun hijira, inda ya kwana tare da su, ya kuma raba musu barguna domi