Kananan Labarai

Kananan Labarai

An bukaci Ministan Ilimi ya waiwayi Kwalejin Ilimi ta Zariya

An bukaci Ministan Ilimi da ya ceto Kwalijin Ilimi ta Tarayya da ke Zariya daga halin tabarbarewa na rashin iya gudanarwar shugabanci. Masu ruwa da ts

’Yan fantekan garin Mpape Abuja sun koka a kan filin kasuwa

‘Yan Kasuwar Fanteka da ke gudanar da harkokinsu a garin Mpape da ke Babbar Birnin Tarayya Abuja sun bukaci Karamar Hukumar Bwari Abuja da ta sa

Wata 9 ba a biya mu tallafinmu na wata-wata ba – Nakasassun Sakkwato

Jihar Sakkwato kamar sauran jihiho a Najeriya sun yi bikin ranar nakasassu, sai dai bikin bai samar da nasarar da ake bukata ba, domin da yawan nakasa

Gwamna Tambuwal ya kaddamar da raba Naira biliyan 4 ga masu sana’o’in hannu

Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya kaddamar da rabon tallafin Naira dubu 20 ga mutum dubu, maza 500 da mata 500 a karkashin shirin

Makarantar Ummu Aiman ta yi bikin saukar dalibanta

Makarantar Matan Aure ta Ummul Aiman da ke Unguwar Yalwa a Karamar Hukumar Dala a Jihar Kano ta yi bikin saukar Alkur’ani Mai girma da dalibanta suka