Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Dagatai da masu unguwanni na da hannu a rikicin Fulani da Makiyaya a Jigawa’

Ba za a iya magance matsalar rikicin manoma da makiyaya da yake neman ta’azzara ba sai dai idan Fadar Mai martaba Sarkin Hadeja ya sanya hannu wajen k

Matashin da ya kashe matar babansa ya kashe kansa a ofishin ’yan sandan Nasarawa

Ana zargin wani matashi dan shekara 23 da rayuwa Ahmed Abdullahi ya kashe kansa a ofishin ’yan sanda da ke Jihar Nasarawa. Matashin wanda aka fi sani

Makarantar Farfesa Ango ta kasa nuna yara 101 da aka ce Zango ya dauki nauyin karatunsu

Bayan da kafafen sadarwa suka ce fitaccen jarumin nan Adam A. Zango ya dauki nauyin karatun yara 101 a  makarantar  Farfesa Ango Abdullahi da ke Zariy

‘Yadda ’yan bindiga suka tarwatsa kauyukamu suka hana mu zuwa gona’

Al’ummar Karamar Hukumar Igabi da ke Jihar Kaduna sun bayyana yadda suka watse suka bar gidajensu da gonakinsu sakamakon hari da wadansu ’yan bindiga

Gidauniyar Dangote ta tallafa wa mata dubu 23 a Jihar Sakkwato

Gidauniyar Aliko Dangote ta bayar da tallafin Naira miliyan 239.9 ga mata dubu 23,990, inda kowace mace ta amfana da Naira dubu 10 a fadin Jihar Sakkw