Kananan Labarai

Kananan Labarai

’Yan sandan Filato sun kama ’yan fashi da masu garkuwa da mutane  44

Rundunar ’Yan sandan Jihar Filato ta gabatar wa manema labarai gungun ’yan fashi da makami da masu garkuwa da mutane da sauran masu aikata miyagun lai

‘Yan fashi sun kashe ’yan sanda 5 a ayarin Mataimakin Gwamnan Nasarawa

‘Yan sanda biyar ne aka kashe  lokacin da ’yan bindiga da ake zargin ’yan fashi da makami ne  suka far ayarin Mataimakin Gwamnan Jihar Nasarawa,

‘Mahajjata 313 ne suka bar shan taba a Hajjin bana’

Mahajjata 313 daga kasashe duniya ne suka yi watsi da shan taba sigari bayan kammlla aikin Hajjin bana a Saudiyya. Mahajjatan sun dauki matakin ne bay

Akalla mutum 15 ke mutuwa a titunan kasar nan Kullum – NBS

Akalla mutum 15 ne suke mutuwa a kullum sakamakon hadarin mota da ke faru a kan titunan kasar nan, hadarin da da aka fi danganta shi ga tukin ganganci

Kada CBN ya ba da Dala don shigo da abinci – Buhari

Shugaban  Muhammadu Buhari ya umarci Babban Bankin Najeriya da ya daina bai wa masu shigo da abinci  kudaden kasar waje a wani mataki na bunkasa harka