Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sarkin Zazzau ya gargadi dillalan fili da gidaje

Mai martaba Sarkin Zazzau Alhaji Shehu Idris ya gargadi dillalan fili da gidaje da su kiyayi sayar wa bakin da ba su sansu ba, don kauce wa sayar wa b

Shehun Borno ya bukaci a kara kaimi wajen yaki da ta’addanci

Mai martaba Shehun Borno Alhaji Abubakar Umar Garbai Al-Amin EL-Kanemi, ya bukaci Gwamnan Jihar Borno ya ci gaba da mayar da hankali a kan inganta tsa

A daukaka darajar Asibitin Kafanchan zuwa Asibitin Kwararru – Dokta Kure

Babban Daraktan Asibitin Tunawa da Patrick Ibrahim Yakowa da aka fi sani da Janaral da ke garin Kafanchan fadar Karamar Hukumar Jama’a a Jihar Kaduna,

Lamidon Adamawa ya gargadi shugabanni kan furta kalaman batanci

Mai martaba Lamidon Adamawa, Alhaji Muhammadu Barkindo Mustapha ya gargadi shugabanni kan furta kalaman batanci a tsakaninsu wanda ya ce hakan yana ja

Sarkin Kazaure ya hori talakawa su ba da gudunmawa ga tsaron kasa

Mai martaba Sarkin Kazaure Alhaji Najib Hussaini Adamu ya ja hankalin al’ummar masarautarsa kan su sanya ido kan mutanen da suke kaiwa da dawowa a cik