Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mun gina masallatan Juma’a sama da 100 a Najeriya – Dokta Muhyideen

Daraktan Cibiyar Yada Ilmi ta Al-Hufaazh da ke garin Saminaka a Jihar Kaduna, Dokta Muhyideen Ibrahim Solahuddeen ya bayyana cewa ya zuwa yanzu, cibiy

Gwamnatin Jihar Bauchi ta bukaci mahajjata su yi wa kasa addu’a

Alhazai 1,985 ne za su yi aikin Hajjin bana daga Jihar Bauchi inda wadansu daga cikin maniyyatan suka isa  Madina bayan sun tashi daga filin jirgin sa

Gwamnatin Filato ta dauki nauyin biya wa Musulmi 630 kudin kujerun Hajji

Gwamnatin Jihar Filato ta dauki nauyin biya wa Musulmi 630 kudin kujerun aikin Hajjin bana. Babban Sakataren Hukumar Jin Dadin Alhazai ta jihar Filato

An kammala jigilar mahajjatan Yobe

Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Yobe, Alhaji Bukar Kime ya ce dukkan mahajjatansu sun isa Kasa Mai tsarki. Alhaji Bukar Kime ya ce kuma du

Makarantar Tazkiyya ta Kafanchan ta yaye mahaddatan Kur’ani

A ranar Lahadi da ta gabata ce Makarantar Tazkiyya da ke garin Kafanchan ta yi bikin saukar karatun Kur’ani Mai girma tare da wadansu dalibai uku da s