Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Jigawa ta dukufa wajen gyaran makarantun ’ya’yan fulani – Shehu Garba Sakwaya

Gwamnatin Jihar Jigawa ta dauki matakin gaggawa wajen gyaran makarantun ’yayan fulani makiyaya 80 da suke cikin wani hali na rashin gyara daga cikin m

Za mu kori duk malamin da ya nemi yin lalata da daliba –Shugaban Jami’ar Jihar Nasarawa

Shugaban Jami’ar Jihar Nasarawa da ke garin Keffi, Farfesa Suleiman Mohammed ya ce a shirye mahukuntan jami’ar suke su hukunta duk wani malamin da ya

Da karfin bindiga aka kwace motocina – Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Gombe Mista Charles Ya’u Iliya, ya ce ba shi da kansa ya mika wa Kwamitin Karbo Kadarori da Gwamnatin Jihar Gombe, Alh

Barayi sun kona kayayyakin wani coci a Kaduna

Wadansu da ake zargin barayi ne sun shiga cocin Saint Augustine da ke Layin Chawai a Tudun Wada Kaduna inda suka yi sata tare da kona wasu kayayyakin

Majalisar Malamai ta karrama Garba Satatima kan bunkasa ilimin manya

Majalisar Malamai ta Jihar Kano ta karrama fitaccen malamin nan Dokta Garba Babanladi Satatima bisa guddunmawar da yake bayarwa wajen bunkasa harkar i