Kananan Labarai

Kananan Labarai

An yi garkuwa da mai jego da ’yan mata 4 a Kaduna

Wadansu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace mata hudu ciki har da mai jego a Unguwar Rigasa da ke Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna. L

Ta kashe kanta a kan mutuwar auren mahaifanta

Wata budurwa  ’yar kimanin shekara 17  mai suna Sadiya Shehu da ke Unguwar Tudun Murtala  a Karamar Hukumar Nasarawa a Jihar Kano  ta kashe kanta sabo

Likitar bogi ta sace jaririyar kwana uku a asibitin Filato

Mahaifin wata jaririyar ’yar kwana uku mai suna Nwa God Chukwuebuka mai shekara 33 da matarsa Mary Chukwuebuka mai shekara 30 sun shiga cikin tashin h

Ana zargin shugaban makaranta da laifin yi wa dalibarsa ’yar shekara 4 fyade

Ana  zargin Abubakar Haruna shugaban makarantar August Nursery and Primary School da ke Unguwar Jaba a Karamar Hukumar Sabon Gari Jihar Kaduna da yi w

Ruwan sama ya yi gyara a Jihar Jigawa

Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya raba mazauna Unguwar Bakwato da Fagoji da Maranjuwa da Kasarau da Unguwar Zai da kuma Yalwawa da gidajensu. Lamari