Kananan Labarai

Kananan Labarai

Za mu inganta lafiyar al’umma ta hanyar hana bahaya barkatai-UNICEF

Garin Yammawar Kafawa da Jedawan Fulani garuruwa ne da ke yankin Karamar Hukumar Dambatta a jihar Kano da suka yi fama da cututtuka irin na amai da gu

Mata ta jefar da dan mijinta a kasuwa sai bayan shekara aka gano shi

Wani yaro mai suna Gaddafi mai kimanin shekara biyar da aka  ce ya bace kimanin shekara daya da rabi a Unguwar Hotoro Kano ya sadu da iyayensa. A wanc

Yadda ’yan bindiga suka sace surukin Buhari a Daura

Yan bindiga sun sace daya daga cikin manyan ’yan Majalisar Masarautar Daura da ke Jihar Katsina, Alhaji Musa Umar Uba Magajin Garin Daura. ’Yan bindig

EFCC ta kwato fiye da Naira Miliyan 55 a Gombe

Hukumar EFCC a Shiyyar Arewa maso Gabas da ke da ofishi a Gombe ta ce a cikin wata hudu na farkon bana, ta kwato kimanin Naira miliyan 55 da dubu 627

Ba a yi wa Musulmin Kudancin Kaduna adalci kan rikicin zaben 2011 ba –  SOKAMUDA

Al’ummar Musulmin Kudancin Kaduna wadanda rikicin siyasar 2011 ya rutsa da su sun ce har yanzu ba a yi musu komai na adalci ba. Da yake jawabi a wajen