Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ana zargin almajirai da rataye dan shekara tara

Al’ummar Unguwar Kuntau a Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano sun shiga alhinin rasuwar wani karamin yaro mai suna Najib Kamal mai shekara tara, wanda

Ya datse kan wansa saboda rikici a tsakanin ’ya’yansu

Alkalin Kotun Majistare da ke Dutse a Jihar Jigawa, Majistare Sadam Habib ya ba da umarnin a tsare wani makiyayi mai suna Gambo Sa’idu da ake zargi da

Kotun sojoji ta kori soja daga aiki kan yi wa ’yar gudun hijira fyade

Kotun Musanmman na Hukunta Sojoji ta Runduna ta 7, ta yanke wa wani soja hukuncin kora daga aiki saboda yi wa wata yarinya ’yar gudun hijira mai sheka

Shanu 31 sun yi batan dabo a hannun ’yan sandan Kaduna

Wadansu Fulani sun nemi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmed El-Rufa’i da Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar Ahmad Abdurrahman su taimaka wajen karbo mu

Buhari bai yi wa Arewa komai ba – Bafarawa

Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa ya caccaki Shugaban Kasa Muhammadu Buhari dangane da salon mulkinsa musamman rawar da y