An sace mai jego da wasu mata 3 a Suleja
Ana zargin ’yan bindigar sun yi kokarin daukar wani jami’in Kwastam ne a yankin.
Kananan Labarai
Ana zargin ’yan bindigar sun yi kokarin daukar wani jami’in Kwastam ne a yankin.
Rahotanni sun nuna cewa babban dan matar ne kawai ya samu ya tsallake.
’Yan bindiga sun yi awon gaba da shi yayin da ya kai ziyara gonarsa a Sumaila.
Sai dai ya ce tuni Jihar ta fara biyan wani kaso na kudaden.
An kubutar da su ne da taimakon ‘yan bangar yankin Abaji.