Kananan Labarai

Kananan Labarai

Gwamnatin Bauchi ta sayi fom din JAMB na Naira miliyan 29

Gwamnatin Jihar Bauchi ta sayi fom na jarrabawar shiga jami’o’i da manyan kwalejoji (UTME) na kimanin Naira miliyan 29 domin raba wa daliban da suka k

Sarkin Musulmi ya bukaci a inganta tsaro a hanyoyi

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bukaci a karfafa harkokin tsaro a hanyoyin kasar nan, musamman ta hanyar tabbatar da ana

Allah Ya yi wa Turakin Saminaka rasuwa

Allah Ya yi wa Turakin Saminaka kuma Mataimakin Ma’ajin Jam’iyyar APC reshen Jihar Kaduna Alhaji Ado Abubakar Saminaka rasuwa, a daren Juma’ar da ta g

Kotun CCT ta umurci a kama Onnoghen

Kotun Da’ar Ma’aikata (CCT) ta bayar da umarni ga Sufeto Janar da Hukumar Tsaron Kasa (DSS) su kamo mata Babban Jojin Najeriya da aka dakatar, Mai sha

Matsafa sun sare hannun magidanci sun gudu da shi

Wadansu da ake zargin matsafa ne da ba a gane ko su wane ne ba sun sare hannun hagu na wani magidanci mai suna Muhammadu Bello a Zariya, Jihar Kaduna