Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta b a da belin mutum 7 da ake tuhuma da kisan Janar Alkali

A shekaranjiya Laraba ce Mai shari’a Daniel Longji na Babbar Kotun Jihar Filato, ya bayar da beli ga ragowar mutum 7 da ake tuhuma da laifin kisan tso

Kungiyar Malaman Kwalejojin Kimiyya sun dakatar da yajin aiki

Kungiyar Malaman Kwalejojin Kimiyya da Kere-Kere (ASUP) ta sanar da dakatar da yajin aikin da ta kwashe wata biyu tana gudanarwa. Kungiyar ta sanar da

’Yan Boko Haram sun kai wa ayarin Gwamna Shettima farmaki

A daren Talatar da ta gabata ce wadanda ake zargin ’yan Boko Haram ne suka kai wa motoci shida daga ayarin Gwamna Kashim Shettima na Jihar Borno farma

Yadda makabarta ta koma wajen kashi da zubar da shara a Abuja

Gundumar Utako da ke Birnin Tarayya Abuja na cikin wurare kalilan da suka rage a kwaryar birnin da ke da kananan gine-gine da ba na zamani ba. ’Yan ka

Hukumar NSCDC ta bayyana shirin ba da tsaro dangane da zabe a Gombe

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta NSCDC a Jihar Gombe ta ce ta shirya tsaf don tunkarar zabubbukan bana da za a fara a gobe Asabar. Kwamandar Hukumar ta