Kananan Labarai

Kananan Labarai

Matan aure 30 sun haddace Alkur’ani Mai girma a Gombe

Makarantar Islamiyya ta Al-Burhan da ke Gombe ta yi bikin saukar karataun matan aure 30 da suka haddace Alkur’ani Mai girma. Da yake jawabi a wajen ta

An bayyana manyan ayyukan da aka gabatar a Kagarko

Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta kashe kimanin Naira biliyan 5.73 wajen bayar da kwangiloli da gudanar da ayyuka a fannin ilimi da kiwon lafiya da kuma

An bukaci mata su kaurace wa yin kunshi kafin lokacin zabe

An jawo hankalin mata  kan su kauce wa yin kunshi gab da lokacin zabe, domin zai hana na’urar zabe ta tantance su, balle su samu damar zaben ’yan taka

An daure yarinya kan satar Naira miliyan 3.5

Kotun Majistare ta 15 da ke Kano ta daure wata yarinya ’yar shekara 13 sakamakon samunta da laifin  sace wa marikinta Naira miliyan uku da rabi. Tun f

An bukaci iyaye su kula da ’ya’yansu mata

Shugabar Kungiyar Mata Musulmi ta Kasa (FOMWAN), Hajiya Kulthum Abdullahi ta kirayi iyaye mata su sanya ido a kan ’ya’yansu mata kan su rika sanya hij