Kananan Labarai

Kananan Labarai

Fadan Kabilanci: Sojoji sun kama mutum 71a Adamawa

Kwamandan Birged din Sojoji na 23, Birgediya Janar Bello Muhammed ya mika mutum 71 da sojoji suka kama kan zargin haddasa fadace-fadacen kabilanci a t

Dalilin da nake ba matasa hayar Keke NAPEP – Alhassan Gas 

Wani dan kasuwa mai suna Alhaji Alhassan Abdullahi Saulawa wanda aka fi sani da Alhassan Gas, ya bayyana wa Aminiya cewa yana tallafa wa matasa ta han

Kungiyar Dalibai Musulmi ta koka kan rashin tallafin gwamnati a Jigawa

Kungiyar Dalibai Musulmi ta Najeriya (MSSN) reshen Jihar Jigawa ta koka kan matsalolin karancin abin hawa da ya damu kungiyar kuma ke kawo cikas a ayy

Ta’aziyyar A’isha Lemu: An yi rashin kundin ilimi

A ranar Asabar da ta gabata ce Allah Ya yi wa Hajiya A’isha Bridget Lemu rasuwa tana da shekara 79, bayan ta yi fama da gajeruwar jinya. Babban danta

‘Na kashe rayuka sama da 200 a hare-haren Boko Haram’

Wani jigo a kungiyar Boko Haram, mai suna Umar Abdulmalik da jami’an ’yan sanda na musamman (IRT) a karkashin Mataimakin Kwamishinan ’Yan Abba Kyari s