Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dimokuradiyya ta sa nake tafiyar hawainiya – Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce ya fahimci mutane suna kiransa ‘Baba Go Slow’ wato mai tafiyar hawainiya ne saboda yana yaki da rashawa bisa tsar

Bambancin addini ba illa ba ne arziki ne – Fafaroma

Fafaroma Francis na 16 ya  ce bambancin addini da Ubangiji Ya kaddara a tsakanin al’umma ba illa ba ce, hasali ma arziki ne, yana mai kara nanata buka

Masu garkuwa da mutane sun yi ikirarin kashe Sumayya

Masu garkuwa da mutane da suka yi garkuwa da tagwayen nan na Zamfara da ’yar uwarsu Sumayya sun dauki alwashin kashe Sumayya idan ba a biya su kudin f

Kwalara ta halaka daruruwan mutane a Arewa maso Gabas

Hukumar Kula da ’Yan Gudun Hijira ta (Norwegian Refugee Council (NRC), ta tabbatar da mutuwar mutane 175 da cutar kwalara ta halaka, a sansanonin ’yan

Hukumar NCC ta bai wa makarantar kididdiga ta tarayya kwamfutoci

Mataimakin Shugaban Hukumar Sadarwa ta Kasa (NCC), Farfesa Umar Garba Danbatta ya ba da tallafin kwamfutocin tafi da gidanka ga Makarantar Kididdiga t