Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ya hada baki da abokansa sun yi wa matarsa fashi

An kama wani mutum mai suna Adewale Lukmon, da ake zargi da hada baki da abokansa  Bidemi Fatai da Saheed Owolabi da Babatunde Ageele  suka yi wa uwar

Marubucin littafin Hisnul Muslim ya rasu

Fitaccen Shehin Malamin addinin Musulunci nan, Sheikh Sa’eed bin Wahb Alkahdany wanda shi ne marubucin shahararren littafin addu’o’in nan, HISNUL MUSL

Shugaba Buhari ya yi waya da mahaifiyar Leah Sharibu

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi magana ta waya da mahaifiyar Leah Sharibu, Misis Rebecca Sharibu a shekaranjiya Laraba. Leah, dalibar makarantar

Rakumi ya kashe matashi a Kebbi

Wani rakumi ya kashe matashi dan shekara 18 a Unguwar Koko, a Jihar Kebbi. Shaidu sun ce rakumin ya murkushe matashin ne, ya cije shi sannan kuma ya c

Mun kauracewa gonakinmu saboda garkuwa da mutane – Manoman Kaduna

Manoma a karamar Hukumar Igabi ta Jihar Kaduna sun ce, yawan garkuwan da ake yi da jama’a ya tilasta masu barin gonakinsu. Wasu daga cikin manoman sun