Kananan Labarai

Kananan Labarai

An yi yunkurin hallaka Sakataren marigayi Ado Bayero

Tsohon Sakataren marigayi Sarkin Kano Ado Bayero, Alhaji Isa Sanusi Bayero ya sha da kyar daga hannun wasdanu mutane da ba a san su wane ne ba, lokaci

’Yan bindiga sun sace mutum 16 a Birnin Gwari

Masu garkuwa da mutane dauke da makamai sun sace mutum 16 a karamar Hukumar Birnin Gwari a Jihar Kaduna. Lamarin ya auku ne a dajin Falwaya da ke kusa

‘A rage yawan kwanakin da alhazan Najeriya a Saudiyya’

A yayin da aka kammala aikin kwaso alhazan Najeriya daga kasa Mai tsarki, wani malamin addinin Musulunci kuma Shugaban darikar kadiriyya a Jos da ke J

An kama wanda yake yi wa rayuwar Atiku da iyalinsa barazana

Hukumar ‘yan sanda ta bayyana nasarar kama wani mutum da ya yi barazanar kashe tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar tare da iyalansa. Mutum

Ma’aikatan Kaduna sun yi watsi da yajin aikin kungiyar kwadago

Ofisoshin gwamnatin jihar Kaduna sun ci gaba da ayyukansu kamar kullum duk da sanarwar yajin aikin gama gari da kungiyar kwadago ta fara a yau Alhamis