Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ku dawo da kudin sata ko ku fuskanci hukunci – Magu

Shugaban riko na hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta Najeriya  EFCC Ibrahim Magu, ya gargadi barayin gwamnatin k

Ma’aikatan Najeriya sun fara yajin aiki yau

A safiyar yau Alhamis din nan kungiyoyin kwadagon Najeriya suka fara yajin aikin a fadin kasar. Wannan ya biyo bayan tashi baran-baran a tattaunawar d

Mutum dubu 300 suka nemi aikin gurabe 4000 a FRSC

Hukumar Kare afkuwar hadurra ta Najeriya FRSC ta tantance akalla matasa dubu 324 wadanda suke neman aiki a gurabe 4,000 na hukumar. A yayin da shugaba

An yi garkuwa da dan shugaban APC na Borno

Hukumar ‘yan sandan jihar Borno a yau Alhamis ta tabbatar da rahoton yin garkuwa da dan shugaban jam’iyyar APC  na jihar Borno Ali Bukar-Dalorin a mak

‘Yan takarar Gwamnan Zamfara na APC sun juya wa Gwamna Yari baya

Sakamakon rudanin da aka samu na fitar da dan takarar Gwamna daga jam’iyyar APC a Jihar Zamfara na rashin amincewar da sauran ‘yan takarar gwamnan tak