Kananan Labarai

Kananan Labarai

Yakubu Dogara ya ziyarci hedkwatar PDP

Kakakin majalisar wakilan Najeriya Yakubu Dogara ya ziyarci hedkwatar jam’iyyar PDP da ke Abuja. A makon da ya gabata ne kakakin majalisar ya sayi fom

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane 7 a Birnin-Gwari

A wani hari da ‘yan bindiga suka kai wasu unguwanni da ke Karamar Hukumar Birnin-Gwari zuwa hanyar Kaduna, an yi garkuwa da mutane bakwai. A cik

Rashin adalci da gudanar da mulki ke kawo kisan gilla a Najeriya – Sule Lamido

Dan takarar Shugaban kasar Najeriya daga jam’iyyar PDP, tsohon Gwamnan Jigawa Alhaji Sule Lamido ya bayyana abubuwan da suke haddasa kisan gilla

Na fi kowa ne dan takara cancanta- Kwankwaso

Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya shawarci daliget da su zabi mutumin da ya fi cancanta a matsayin dan takarar shugaban kasa daga jam’iyyar

Kamfanin Media Trust ya karrama ma’aikatansa

A shekaranjiya Laraba ce Kamfanin Media Trust mai buga jaridun Daily Trust da Aminiya ya karrama wadansu daga cikin ma’aikatansa 25. Karramar wa