Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kotu ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta biya dan jarida miliyan

Wata Kotu a Birnin Tarayya Abuja ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta biya dan jariya Jones Abiri diyyar Naira miliyan 10 bisa tsare shi da ta yin a shekaa

Za mu ci gaba da kare Najeriya- Buratai

Babban Hafsan Sojin Kasa na Najeriya, Laftanar Janar Tukur Buratai ya ce za su ciga da tabbatar da tsaro da kariyar Najeriya da ‘yan Najeriya. B

Idan makamai kuke nema ku je Sambisa- Shehu Sani ga jami’an tsaro

Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da yadda wasu jami’an tsaro far wa gidan Chief Edwin Clark inda suka bincika. A shafinsa na twitter, Shehu S

Idan na zama shugaban kasa Najeriya za ta fara fitar da tabar wiwi- Dan takarar shugaban kasa

Mai wallafa jaridar Sahara Reporters wanda take a yanar gizo, kuma dan takarar shugaban kasa Omoyele Sowore ya ce lallai idan har ya zama shugaban kas

An kashe ‘yan sanda 108 a cikin wata 8 a Najeriya

Bayan harin da wasu matasa suka kai wa ‘yan sanda a College Road da ke yankin Ifako  Ijaiye da ke Jihar Legas, inda suka kashe wasu ‘