Kananan Labarai

Kananan Labarai

An yaba da yadda Gwamna Masari ya nada kantomomi 34 a Katsina

Daya daga cikin masu ruwa da tsaki a Jam’iyyar APC a Mazabar Kudu ta daya a karamar Hukumar Katsina, Alhaji Bishir Yakubu Abdulbaki ya nuna fari

’Yan sanda hudu sun rasu a gumurzu da barayin mutane

Wadansu ’yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne don amsar kudin fansa sun hallaka ’yan sanda hudu a kauyen Jarkasa da ke Riga

Hukumar DSS ta samu mai magana da yawunta

Hukumar DSS ta nada Mista Nnochirionye Afunanya ya zama sabon mai magana da yawun hukumar bayan ta shafe tsawon lokaci ba ta da mai magana a madadinta

An gurfanar da wanda ake zargin sace naira 1,000 a kotu

A yau Alhamis ne aka gurfanar da Hassan Mustapha a kotun ‘Upper Area Court Gudu’ dake Abuja bisa tuhumarsa da satar naira dubu daya.  

Buhari ba zai wuce kwana 10 ba-Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Kasa ta fitar da sanarwar cewa har yanzu Shugaban Kasa Muhammadu Buhari bai wuce kwana ba a hutun da ya tafi birnin Landan. An ta rade-