Samamen ’yan sanda ya kai ga kama gaggan barayi a Jigawa
Wani samame da ’yan sanda suka kai Hadeja a makon nan, ya samu nasarar kama wani mutum da ake zargin ya kware wajen fasa shaguna yana sace kayan
Kananan Labarai
Wani samame da ’yan sanda suka kai Hadeja a makon nan, ya samu nasarar kama wani mutum da ake zargin ya kware wajen fasa shaguna yana sace kayan
Mai martaba Sarkin Ilori Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya nada Shugaban Majalisar Dattawa, Dokta Abubakar Bukola Saraki a matsayin sabon Wazirin Ilorin
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta fara amfani da ilimin addini don wayar da kan jama’a kan hadarin ayyukan ta’adanci a yankin Arewa Maso Gabas
A Talatar da ta gabata ce wadansu ’yan bindiga suka kai sansanin ’yan sanda da ke kusa da Labi a tsakanin Buruku zuwa Udawa a hanyar Kadun
Kotun Majistare da ke Titin Filin Jiragen Sama a Kano ta bayar da umarnin a tsare wani matashi a kurkuku bisa zarginsa da yi wa wani magidnaci duka sa